15.9 C
New York
Wednesday, September 27, 2023

Buy now

Tsohon Kwamishinan Badaru Ya Rabauta da Mukamin Sakataren Gwamnati A Sabuwar Gwamnati

Aisha Muhammad

 

Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Umar Namadi ya nada malam Bala Ibrahim Mamser, a matsayin sabon Shugaban ma’iakatan gwamnatin Jihar.
Wannan na cikin wata sanarwar mai dauke da sa hannunĀ  Shugaban maiakatan Jihar Alhaji Husaini Ali Kila.
Ta cikin sanarwar, nadin zai fara aiki nan take.
Kafin nadin na shi, Alhaji Mamser tsohon kwamishinan yada labarai da matasa ne na Jihar Jigawa.
Ka zalika gwamnan ya Kuma nada sanataĀ  Mustapha Makama Kiyawa a matsayin Shugaban ma’aikatan Gwamnatin Jihar.
Sai Alhaji Adamu Muhammad Garun Gabas a matsayin Shugaban makarantu masu zaman kansu na jihar.
Sauran nade-naden sun hada daĀ  Abdullahi S.G Shehu a matasyin babban akantan naĀ  JIhar sai kumaĀ  Dr. Habib Muhammad Ubale.
Salim Sani Shehuhttp://www.citadradio.com.ng
Salim is a multimedia journalist with vast knowladge of content creation and production

Related Articles

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Stay Connected

0FansLike
3,873FollowersFollow
0SubscribersSubscribe
- Advertisement -spot_img

Latest Articles