15.7 C
New York
Monday, September 25, 2023

Buy now

Gabannin Zaben Fidda Gwani: Mataimakin Shugaban Kasa ya Tsallake Rijiya da Baya

Gabanin fara gangamin taron jam’iyyar APC mai Mulki a Nijeria dan fitar mata da wanda zai mata takarar a babban zaben shekara mai zuwa, mataimakin shugaban kasa Prof. Yemi Osinbanjo Da yake daya daga cikin yan takarkarin ya tsallake rijiya da baya. 

lamarin dai ya faru ne da safiyar yau yayin da mataimakin shugaban kasa ke shirin zuwa filin tashin da saukar jirgi na kasa dan zuwa jihar ondo tare da jajantamusu kan ibtila’in da ya samesu.

shedun gani da ido sun tabbatarwa da manema labarai cewa babu asarar rai, amma akwai jikkata da kuma raunuka ga wasu daga cikin yan tawagar tasa.

Salim Sani Shehuhttp://www.citadradio.com.ng
Salim is a multimedia journalist with vast knowladge of content creation and production

Related Articles

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Stay Connected

0FansLike
3,871FollowersFollow
0SubscribersSubscribe
- Advertisement -spot_img

Latest Articles